Jihar Kaduna
Muhammad Bello El-Rufai ya yi bayanin gudumuwar da Malam Nasir El-Rufai ya ba shi da kamfe, ya ce N5m El-Rufai ya ba shi a matsayin gudumuwa lokacin yakin zaben 2023
Wasu gungun miyagun 'yan ta'adda dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a wani kauye da ke karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, a ranar Asabar.
Tsohon Ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya yabawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai bayan ya kai masa ziyara a gidansa.
Yayin da matsalar tsaro ke kara kamari a Najeriya, kungiyar shugabannin jam’iyyar APC ta fusata kan matsalar tsaro a kasar inda ta ba Bola Tinubu shawarwari.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a yankin Arewacin Najeriya, Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce an kwashe daliban da aka sace zuwa jihohi makwabta.
Gwamnonin Arewacin Najeriya 19 sun gana da mai ba Shugaba Tinubu shawara a bangaren tsaro, Nuhu Ribadu yayin da matsalar tsaro ke ci gaba da addabar yankin.
Shahararren Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan yin sulhu da Sheikh Ahmed Gumi ya ce zai jagoranta inda ya ce shi ma abin bincike ne.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da dalibai a jihar Kaduna, sun aika da bujayarsunkan kudaden fansan da za a biya kafin yaran su shaki iskar 'yanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kaduna inda suka tafka sabuwar barna. Sun halaka mutum daya da sace wasu mutum takwas a harin.
Jihar Kaduna
Samu kari