Ibadan
An tattabatar da tashin gobara a ofishin hukumar zabe da ke karamar hukumar Ibadan ta Kudu maso Gabas, jihar Oyo a safiyar ranar Juma’a, 26 ga watan Janairu.
Wani jirgin sama dauke da manyan mutane guda 10 a cikinsa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama na Samuel Ladoke Akintola da ke birnin Ibadan a jihar Oyo.
Gwamnatin jihar Oyo karkashin Gwamna Seyi Makinde ta tabbatar da cewa an gano ƙarin gawarwakin mutane 2 a wurin da wani abu ya fashe a Ibadan ranar Talata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde,ya nemi amincewar majalisar dokokin jihar domin ciyo bashin Naira biliyan 150 daga cibiyoyin hada-hadar kudi na Afrexim da Access.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana dalilin tashin abin fashewa a birnin Ibadan a jihar Oyo. Gwamnan ya ce laifin masu hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba ne.
Al'ummar garin Ibadan sun shiga zullumi sakamakon kara da girgiza da aka ji biyo bayan tashin wani abin fashewa da wasu ke zargin tukunyar gas ne ko bam.
Manyan masu fada aji daga bangarori daban-daban suna ta isa cibiyar taro ta jami’ar Ibadan, inda ake bikin cikar jigon APC, Cif Akande shekaru 85.
Babban malamin Musulunci a jihar Oyo, Sheikh Abdulfatai Muhali Alaga ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 80 a duniya a yau Talata a Ibadan.
Mazauna garin Ibadan na jihar Oyo, sun bayyana jin dadinsu bayan da suka samu ruwan sama na farko a shekarar 2024, a ranar Alhamis, 4 ga watan Janairu.
Ibadan
Samu kari