
Yan jihohi masu arzikin man fetur







Gamayyar kungiyoyin arewa, CNG, na yankin kudu maso kudu ta nuna kin amincewarta da shirin karin kudin man fetur da gwamnatin tarayyar Najeriya ke yi. Kungi

Kungiyar dalibai ta Nigeria, NANS ta yi barazanar rufe kasar nan matsawar gwamnatin tarayya ta tabbatar da sabon farashin man fetur, The Nation ta ruwaito.

A ranar Talata da ta gabata, gwamnatin tarayya ta umarci kamfanin AITEO Eastern Exploration and Production Company Ltd, AEEPCo, da su daina hakan man fetur.

An samu wata hayaniya tsakanin yan majalisar dattijan tarayyan Najeriya yayin da aka gabatar da kudirin saka wasu wasu jihohi a jerin masu samar da ɗanyen mai.

Bankin duniya ya bayyana cewa arzikin man feturin kasashe irinsu Najeriya, Ecuador da Chile na da kasa da shekaru 50 kafin ya kare gaba daya saboda haka su nemo

'Yan Najeriya sun nuna adawarsu da makudan kudaden da gwamnatin tarayya ta ware don gyaran matatar mai Fatakwal a jihar Rivers. Sun fi son a gina sabuwa zai fi.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari