Rikcin makiyaya a Najeriya
Dan fafutukar kasar Yarabawa, Cif Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya ce ba gudu ba ja da bayan wajen kare 'yancin kasar Yarabawa.
Majalisar tsaro ta jihar Benuwe ta baiwa makiyaya wa'adin kwanaki 14 da su daina kiwon dabbobi a fili ko kuma su fuskanci hukunci kamar yadda dokar jihar ta tanadar.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani kwamitin aiwatar da shirin na ‘Pulaku’, da nufin magance matsalolin rikicin manoma da makiyaya da kuma samar da hadin kan kasa.
Wasu makiyaya uku da ake zargi da kisan wani fasto mai suna Segun Adegboyega a yankin Ogbomoso, jihar Oyo sun shiga hannu. Suna tsare a ofishin ‘yan sandan Owode.
Tsohon dan majalisar wakilai a jihar Plateau, Musa Dachung Bagos, ya yi magana kan dalilin da ya sanya ake yin kashe-kashen mutane ba gaira ba dalili a Plateau.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga na PDP ya sanar da ɗaukar matakin sassuta dokar hana yawo ta awanni 24 da gwamnatinsa ta sa a ƙaramar hukumar Mangu.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa wani makiyayi da ya kashe ɗan garin mangu, da yunkurin satar shanu na cikin abubuwan da suka kawo tashin hankali a Filato.
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Wani sabon rikici ya barke a jihar Plateau. Sabon rikicin wanda ya barke a karamar hukumar Mangu ta jihar ana fargabar ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari