
Yahaya Bello







Yahaya Bello, gwamnan Jihar Kogi ya ce zai tsayar da mace a karon farko ta zama mataimakiyarsa in har aka tsayar da shi takarar shugaban kasa a karkashin jam’iy

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayyana cewa ko kadan ba ya tsoron tsohon gwamnan Legas, Asiwaju Bola Tinubu ko mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo.

Tudun Abiola, fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Arise TV, ta soki yar uwarta, Hafsat Abiola-Costello saboda kwatanta Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi d

Ɗiyar Chief MKO Abiola da aka naɗa darakta Janar na kungiyar yaƙin neman zaɓen gwamna Yahaya Bello, Hafsat Abiola, ta ce ta gano Bello ne zai iya gyara Najeriya

A ranar Asabar, Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ta bayyana wa kowa shirinsa na son tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, Channels TV ta ruwaito. Gwamnan ya yi

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya shirya sanar da kudirinsa na neman kujerar shugaban ƙasa a zaben 2023 a ranar 2 ga watan Afrilu 2022, wacce ta kama Asabar.
Yahaya Bello
Samu kari