Wahalar man fetur a Najeriya
An gano wasu manyan dalilai da ke da alaƙa da hauhawar farashin siminti wanda ya haifar da damuwa ga jama'a har ma da gwamnati a bangaren gine-gine.
Ga dukkan alamu ƙarancin mai ka iya ƙara jefa mazauna birnin tarayya Abuja cikin wahala yayin da aka wayi gari da dogayen layuka a gidajen mai ranar Jumu'a.
Kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) ta bayyana cewa tana tattaunawa da gwamnatin tarayya domin fara sayar da gas din CNG domin rage wahalar man fetur.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, dan takarar shugaban kasa, Farfesa Kingsley Moghalu ya bayyana cewa za a kwashe shekaru uku zuwa biyar a cikin matsi.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya fallasa gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu inda ya ce har yanzu ta na biyan tallafin man fetur, amma yana goyon baya.
Yayin da ake cigaba da saida da fetur a kan 700, amma asali farashin fetur ya rufe N1, 000. Matakai biyu da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka suka jawo wannan.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya bayar da umarnin a saki naira biliyan 2.1 don raba wa ma'aikata da 'yan fansho don rage radadin tsadar rayuwa.
Bayan zazzafar muhawara kan kasancewar jihar Kogi daga cikin jihohi masu arziki, Majalisa ta amince da bukatar hakan da kuma samun kaso 13 daga kudaden mai din.
Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen da aka fi samun ƙan fetur a arha duk da cire tallafin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi a watan Mayu.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari