Labaran kasashen waje
Wani sojan ruwa Amurka wanda haifaffen Najeriya ne ya gamu da ajalinsa a cikin tekun Bahar Maliya. Sojan ya yi bankwana da duniya ne bayan ya fada cikin ruwa.
Akwai yiwuwar Falasdinawa su samu sakin mara bayan da kasashen Turai suka bayyana amincewarsu a ba kasar 'yancin kai cikakke don kawo mafita ga rikici.
Labarai sun zo cewa an jefo bam, an kashe mutane a lokacin sahur a Gaza. sojojin Israila sun bude wuta inda suka hallaka mutanen Gaza da ke zaune a wani gida.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke yawo dangane da batun cire takunkumin hana 'yan Najeriya biza da kasar UAE ta yi a baya.
Najeriya ta shiga jerin kasashe ma fi annashuwa da jin dadi a Afrika, kuma ita ce ta 8 a jerin kasashe ma fi rayuwa cikin farin ciki da jin dadi a Afrika.
Madugun 'yan adawa na kasar Chadi, Yaya Dillo Djerou, ya rasa ransa yayin da sojoji suka kai farmaki a hedikwatar jam'iyyarsa kan zargin yunkurin juyin mulki.
Wani dan Najeriya ya bayyana kama sana'ar aski a kasar waje bayan da ya yi hijira zuwa kasar turai domin ya samu abin da zai rike kansa. Jama'a sun nuna abin mamaki.
Hafiz Naeem Ur Rehman ya ki yarda ya tafi majalisa, yake cewa murdiya aka yi domin ganin ya lashe zabe. Hafiz Naeem Ur Rehman ya ce ba zai hau kujerar haram ba.
Shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Habasha don halartar babban taron kungiyar Nahiyar Afirka (AU) a karo na 37 a birnin Addis Ababa da ke kasar a gobe Alhamis.
Labaran kasashen waje
Samu kari