Yaki da cin hanci a Najeriya
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa EFCC ta sake shigar da sababbin tuhume-tuhume na cin hanci kan tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Gwamna jihar Jigawa, Umar Namadi ya dakatar da kwamishinan kasuwanci, Alhaji Aminu Kanta kan zargin karkatar da kayan tallafin Ramadan da ake rabawa a jihar.
Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa da zai binciki yadda ya tafiyar da mulkinsa daga 2015 zuwa 2023.
Kotun CCB ta dakatar da Rimingado ne biyo bayan zarginsa da ake yi da aikata laifuffuka da suka shafi karbar cin hanci da karya dokar aikin gwamnati.
Gwamnatin Najeriya ta bankado yadda jami'in kamfanin Sunrise, Leno Adesanya, ke amfani da mata da kudi wajen yaudarar ministocin Buhari domin neman kwangiloli.
Hukumar EFCC ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja akan zargin satar Naira biliyan 3.
Tsohon Atoni-janar, Michael Aondaokaa ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi kokarin janye karar da ake yi kan Murtala Nyako.
Hukumar EFCC ta musanta cewa ya bukaci tsohon Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris da ya saka sunan tsohon Ministan kudi da wasu a tuhumar da ake yi masa.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya EFCC sun cafke Kayode Cole, wanda ake zargin ya yi barazanar ganin bayan shugabanta na kasa, Ola Olukoyede, a watan Fabrairu.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari