Femi Fani Kayode
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa Najeriya na cikin gagarumar matsala a halin da ake ciki ta fuskar tattalin arziƙi da kuɗaɗen shiga.
Femi Fani-Kayode da Festur Keyamo (SAN) sun goyi bayan zabin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na ministocin rukuni na biyu, sun ce baki ɗayansu sun cancanta.
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika (ECOWAS), ta tura tawagar sasanci zuwa jamhuriyar Nijar domin tattaunawa da sojojin da suka kifar da gwamnatin.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki, Femi Fani-Kayode ya aika da wani saƙo mai zafi ga shugabannin soji na kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso. Ya ce Najeriya.
Femi Fani-Kayode ya taya kakakin majalisar wakilai mai barin gado, Femi Gbajabiamila, murna kan zargin nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan shugaba Tinubu.
Tsohon minista kuma jigo a jam’iyya mai mulki ta APC, Femi Fani-Kayode ya yi ba’a ga tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben da ya wuce, Alhaji Atiku Abubakar.
Hukumar EFCC ba ta haƙura ba, za ta sake maka tsohon ministan sufuri, Femi Fani-Kayode da wasu mutum uku, a gaban kotu bisa zargin yin sama da faɗi da N4.6bn
Tsohon ministan sufurin jiragen sama a Najeriya, Femi Fani-Kayode, ya maid amartani ga kalaman tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, na jam'iyyar Labour Party.
Jigon jam'iyyar APC Kayode ya bayyana cewa, ya kamata DSS ta himmantu tare da kama Atiku Abubakar da Peter Obi domin samun mafita ga wasu matsaloli a kasa.
Femi Fani Kayode
Samu kari