Femi Falana San
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana ya buƙaci 'yan Najeriya da su riƙa amfani da naira wajen hada-hadar kasuwanci tsakaninsu da China.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana, ya tofa albarkacin bakinsa game da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar, da kuma yawaitar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya samu sabon gargaɗi na kada ya yi amfani da ƙarfin soja akan sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula a Jamhuriyar Nijar.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci Da Karɓar Korafe-korafe ta Jihar Kano (PCACC), tana neman ta jiƙawa tsohon gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje aiki saboda dauko.
Babban lauya Femi Falana ya bayyana kwarin gwiwar cewa, nan ba da dadewa kungiyar malaman jami'a karkashin ASUU za su janye yajin aikin da suke yi tun Fabrairu.
Lauya Femi Falana, ya caccaki mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Najeriya, yace hukuncin shekaru 25 a gidan maza ne kan 'dan sanda da ya mari farar hula.
A yayin harin da ya tada hankalin 'yan Najeriya, 'yan ta'addan sun saki fursunoni sama da 600, ciki har da wasu rikakkun 'yan ta'addan Boko Haram 64, The Nation
Mr Femi Falana, SAN, a jiya Laraba ya ce tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ba zai iya yin takarar shugaban kasa ba a zaben 2023 ba, Vanguard ta rahoto. Lau
Shararren Lauya, Femi Falana, a ranar Juma'a, ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya bude gidajen yari gaba daya a saki dukkan wadana aka daure kan laifin.
Femi Falana San
Samu kari