
Gwamnatin tarayyar Najeriya







Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa ana dab da komawa karatu nan babu dadewa saboda yadda ta mayar da hankali wurin shawokan matsalolin kungiyoyin jami'o'i.

yayin zantawa a ranar Laraba bayan fitowa daga taron FEC, Lai Muhammad, ministan yada labarai da al'adu, ya ce lamarin kungiyar ba mai sauki bane kamar yadda.

A ranar Litinin, Bangaren tsarin samar da wutar lantarki ta Najeriya, wani sashi na kamfanin rarrabe wutar lantarki na FG,ya nuna cewa wutar lantarki ta lalace.

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Litnin 13 ga watan Yunin 2022, a matsayin ranar hutu, domin bukin ranar Demokradiyya na wannan shekarar. Ministan Ha

Kamfanin.jiragen sama na Nigeria Air ya katɓi.lasisin fara aikin tashi da saukar jiragen sama shekara hudu kenan bayan Hadi Siriki ya bayyana shi a hukumance.

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya sa hannu kan sabon kasafin kuɗi na shekarar 2022 bayan majalisa ta amince da garambawul ɗin da aka masa tun a watan Disamba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari