Gwamnatin tarayyar Najeriya
Bincike ya nuna cewa farashin buhun siminti ya ragu musamman a jihohin Arewacin Najeriya bayan gwamnatin tarayya ta sa baki wajen ganin an samu sauƙi.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa har yanzun ba a kamo hanyar da ta dace ba a kokarin kawo ƙarshen matsalar tsaro da talauci a Najeriya.
Kwanan nan Najeriya ta tsare wasu shugabannin Binance guda biyu a cikin kasar, kuma ta gayyaci shugaban kamfanin Richard Teng, ya bayyana a gaban wani kwamiti.
Shugaban hukumar kwastam ta ƙasa, Adewale Adeniyi, ya bayyana cewa tuni suka fara siyar da kayan abinci ga masu ƙaramin karfi domin fatattakar yunwa.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa aiki ya yi nisa wajen fara rabon hatsi tan 42,000 kamar yadda Shugaba Bola Tinubu ya yi alƙawari a cikin wannan makon.
Ministan ayyuka kuma tsohon gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya faɗi abubuwan da suka jawo ƙarancin abinci a Najeriya, ya ce babu laifin shugaba Tinibu.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Burtaniya, ya bayyana cewa ya kirkiro wata manhajar AI za ta taimaka wajen kawo karshen 'yan bindiga a kasar nan.
Tsohon mataimaki shugaban APC na shiyyar Arewa bai jin dadn kamun ludayin gwamnati mai-ci. Salihu Mohammed Lukman ya soki salon mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Dattawan jihar Ekiti sun yi Allah wadai da masu kira ga sojoju su yi wa gwamnati mai ci juyin mulki kan halin matsin tattalin arziki da taɓarɓarewar tsaro a ƙasa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari