
Labaran Kwallo







Abuja - Wasu matasa yan Najeriya da suka je kallon kwallon Najeriya da Ghana a filin kwallon Moshood Abiola dake birnin tarayya Abuja sun fusata, sun haukace.

Mai rike da kambun gasar zakarun nahiyar Turai, Chelsea zata fafata da kungiyar kwanllon kafa ta kasar Sifaniya, Real Madrid a wasan kwana final da aka haɗa yau

Gwamnatin Burtaniya ta sanya wa mai kungiyar gwallon kafa ta Chelsea takunkumi yayin da Rasha ke ci gaba da kai hare-haren makamai kan al'ummar kasar Ukraine.

Mai kungiyar kwallon kafa na Chelsea, Roman Abramovich, a ranar Laraba ya tabbatar da cewa zai sayar da kungiyar ta Firimiya League yayin da Rasha ta kutsa Ukra

Christiano Ronaldo, dan kwallon kungiyar Manchester United ya ce akwai yiwuwar zai jinkirta yin murabus saboda girmama bukatar da dan sa Cristiano Jr ya gabatar

Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Eagles, Ahmed Musa, a karon farko ya yi magana bayan rashin nasarar da Najeriya ta yi a wasanta da Morocco
Labaran Kwallo
Samu kari