
Yan bindiga







Iyalan fasinjojin da aka yi garkuwa dasu a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun bukaci gwamnatin tarayya da ta taimaka wajen ganin an saki wadanda aka yi garkuwa.

'Dan majalisar wakilai daga jam'iyyar PDP mai wakiltar mazabar Birnin Gwari a jihar Kaduna, Shehu Abubakar ya bayyana cewa 'yan ta'addan Ansaru sun dade a nan.

Jami'an rudunuar yan sa'akai JTF biyu sun rasa rayuwarsu a wani sabon hari da yan fashin daji suka kai kauyen Sabon Gero a karamar hukumar Chikun, jihar Kaduna.

'Yan ta'addan da suka sace fasinjojin jrigin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris sun harba daya daga cikin fasinjojin da suka yi garkuwa da su.

'Yan bindiga sun kai farmaki wurin kiwon shanu wanda ba shi da nisa da filin jirgin saman Sultan Abubakar na jihar Sakkwoto. Sun kwashe sama da shanu 200 .

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum a jihar Zamfara, Suleiman Abubakar Gumi, a jiya ya ce ‘yan bindiga sun kori sama da al’ummomi 30 a jih
Yan bindiga
Samu kari