
Jihar Ekiti







Yan sanda a Jihar Ekiti sun gayyaci wani fasto da ake zargin cewa ya yi wa mabiyansa wa'azin cewa karshen duniya ta zo kuma su tara masa kudade don ya bude musu

Gwamnan jihar Ekiti ya ce watakila ya shiga takarar Shugaban kasa. Kayode Fayemi ya ce irinsa ake nema a Aso Villa wanda ya san aiki, yake da ilmi da jajircewa.

Wata majiya ta bayyana kalan da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gaya wa gwamna Ekiti, Kayode Fayemi, yayin da yaje masa da maganar takara a zaɓen 2023.

Gwamnan jihar Ekiti kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Kayode Fayemi, ya gana da Buhari kan niyyarsa ta tsayawa takarar kujwra lamba ɗaya a zaɓen 2023.

Alamu sun nun cewa shugaban ƙungiyar gwamnonin APC da tsohon gwamnan Ogun sun kammala shirin ayyana shiga takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya a zaɓen 2023.

Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai wa tawagar dan takarar gwamna na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP), Segun Oni, hari a karamar hukumar Efon
Jihar Ekiti
Samu kari