Jihar Ebonyi
An samu asarar rayukan mutum shida a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Ebonyi. Wasu mutum 11 sun kuma samu munanan raunuka a hatsarin.
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wasu mutane biyu ciki har da shugaban matasa a karamar hukumar Afikpo yayin zaben maye gurbin Sanatan Ebonyi ta Kudu.
Wani dan sanda ya gamu da ajalinsa a ranar Alhamis a jihar Ebonyi lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan tawagar ‘yan sanda da ke sintiri.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya roƙi al'ummar mazaɓun da za a yi zaben cike gurbi su nuan wa APC cewa sun gaji da ita a jihohi 9.m~
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta hana dan takarar sanatan PDP tsayawaa zaben cike gurbi da za a yi a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a fadin kasar.
Miyagun yan bindiga sun halaka jami'a mace ɗaya, sun jikkata wani yayin da suka kai hari ofishin rundunar yan banga a jihar Ebonyi da ke Kudu maso Gabas.
Gwamna Francis Nwifuru ya godewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bisa tabbatar da adalci a ɓangaren shari'a na ƙasar nan, ya ɗaukarwa al'umma alƙawari.
Kotun Koli ta raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ebonyi inda ta tabbatar da nasarar Francis Nwifuru na jami'yyar APC tare da korar karar PDP.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru da Chukwuma Odii na PDP.
Jihar Ebonyi
Samu kari