
Daura







Sarkin Daura ya bayyana kalaman yabo mau kyau ga mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo. Ya ce Osinbajo yana cika alkawarin da ya dauka kuma mutumin kirki ne.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ya na da kudirin komawa gonarsa ta Daura, mahaifarsa da ke jihar Katsina. Shugaban ya bayyana hakan ne a kasar Turkiyya

Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk ya magantu kan dalilin da yasa aka nada Yusuf Buhari da sarautar Talban Daura kuma Hakimin Kwasarawa inda ya ce tukwici ne kan

Daura, jihar Katsina - JaridarDaily Nigeria na ruwaito cewa Mai Martaba Sarkin Daura, Faruk Umar Faruk, ya yi sabuwar Amarya, Aisha Iro Maikano, a ranar Asabar.

Kwanaki kadan, bayan rasuwar kanin Dangote, Alhaji Sani Dangote, Allah ya yiwa wani hamshakin mai dan kasuwa, dan garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari rasuwa.

Sarkin Daura, Alhaji Umar Faruk, ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun yi sa’a sosai da samun Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kasa a irin wannan lokaci da ake.
Daura
Samu kari