
Kungiyoyin Asiri







Kisan wannan jagora ne yasa yaransa dake kwalejin kimiyya da fasaha na Lokoja suka taru, suka kaddamar da hari a jami’ar KSU domin daukan fansa, inda suka kashe dalibai 13 a zuwa daya.

Hukumar 'yan sandan jihar Ekiti sun yunkura wurin kamo masu sayar da sassan jikin mutane, tun lokacin da suka kama wani saurayi dan shekara 23 dauke da hannuwan mutane a cikin jaka Ijero cikin jihar Ekiti. A rahoton da mai...

A ranar Alhamis dinnan ne hukumar 'yan sandan jihar Ondo ta kama wasu dalibai biyu na makarantar sakandare tare da wasu mutane 8 da laifin hada kungiyar asiri da kuma satar ababen hawa a yankunan su. Daliban biyu, yan makarantar..