Tarihin Najeriya
A jiya ne tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Ya yi Hira ta Musamman ya na cewa matasan Nijeriya na da dalilin rashin gamsuwa da shugabanninsu.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya soke bikin ranar da Najeriya samu 'yancin kai watau 1 ga watan Oktoba, 2023, ya ce mutane na cikin wani hali.
A ranar 1 ga Oktoba Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ‘yancin kai a hannun turawan Birtaniya. Kwamiti mai mutane 15 zai shirya bukukuwan da za ayi na bana.
Kwararren masani a harkar Akanta kuma ɗan Najeriya na farko da ya zama mamban ƙungiyar Akanta na duniya, Akintola Williams, ya riga mu gidan gaskiya.
Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000
Kamfanin Kundin Tarihi na Guinness ya gargadi 'yan Najeriya da sauran kasashe da su guji kawo shiririta don neman kafa tarihi, ya ce akwai tsarin da ake bi.
Babu shakka marigayi Alhaji Mai Deribe na daya daga cikin hamshakan masu kudi a Najeriya a karni na 19. Ya gina gidansa da sirkin kumfar Zinari a ginin shekaru.
Gwamnan Katsina ya na cikin masu ra’ayin cewa yawan yankin Arewa na cikin matsala. Dikko Radda ya ce son kai, rashin hadin-kai da sanin darajar manya ne sila.
Guiness World Record a karshe ta bayyana Hilda Baci a matsayin wacce ta kafa tarihi bayan ta shafe sa'o'i 93 ta na girki ba tare da hutawa ba a jihar Lagos.
Tarihin Najeriya
Samu kari