
Atiku Abubakar







Cosmas Ndukwe ya hakikance a cewa lokacin Kudu maso gabas ne su shugabanci Najeriya. Ndukwe ya na so ne a fasa zaben tsaida ‘dan takarar shugaban kasa a PDP.

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bugi kirjin cewa shine dan takarar da zai kawowa PDP kujerar shugaban kasa don kuri'u miliyan 11 na jiransa.

Dr. Iyorchia Ayu, shugaban jam’iyyar PDP na kasa ya bayyanawa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar cewa duk da abokai ne su, ba zai yi masa aiki a ma

Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya bai halarci taron sirrn da Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya shirya ba tare da wasu ‘yan takarar shu

Sun yi ganawar ne a kokarinsu na ganin sun tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya bisa yarjejeniya gabannin zaben 2023, Leadership ta ruwaito a yau dinna

Tsohon gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, ya bayyana dalilinsa na hallartar taro inda tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya ayyana sha'awarsa na tak
Atiku Abubakar
Samu kari