
Akwa Ibom







Rikici na kara ƙamari a jihar Akwa Ibom tun bayan da gwamnan ya bayyana wanda yake son ya gaje shi a 2023, wasu mutum 2 daga cikin kwamishinoni sun aje aiki.

Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya yi ikirarin cewa wata kungiya ta mayu ta maka gwamnatin jihar a gaban kotu saboda gina cibiyar bauta ta kirista.

Cece kuce da ake ta yamaɗiɗi da shi tsawon watanni a jihar Akwa Ibom ya ƙare, gwamnan jihar ya bayyana sunan wanda yake son ya gaje kujerarasa ta gwamna a 2023.

Jami'an yan sanda reshen jihar Akwa Ibom sun samu nasarar kama wani mutumi da ke yaudarar mutane da dunan kwamishin ƙasa da albarkatun ruwa, ya kwanta da mata.

Wata rigama ta barke a Afaha Oku da ke garin Ikpa a karkashin karamar hukumar Uyo cikin jihar wanda ya yi sanadin mutuwar wasu ‘yan jari bola guda biyu, The Pun

Wasu yan bindiga sun tare wani jigon jam'iyyar APC a jihar Akwa Ibom sun harbe shi har lahira jim kaɗan bayan ya halarci taron addu'a na sabuwar shekara a coci.
Akwa Ibom
Samu kari