Kamfanin Ajaokuta
A sahun masu kudin Afrika, Aliko Dangote bai da sa’a har yanzu a kasashen nan, Mike Adenuga da Abdussamad Rabiu sun mallaki biliyoyin daloli zuwa farkon shekarar nan
Ana binciken Dalolin da aka ba kamfanoni a lokacin Godwin Emefiele. Yanzu haka dakarun hukumar EFCC sun shiga ofishin BUA da Abdussamad Rabiu ya mallaka.
Matsalolin tattalin arziki da ya yi wa Najeriya katutu, ya tilasta wasu kamfanoni tara daina yin aiki a kasar, kowanne kamfani ya fadi dalilin barin Najeriya.
Za a ba kamfanonin raba wuta damar su kara farashi. An kammala aiki a kan sabon farashi, abin da ya rage kurum shi ne a zauna da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Abuja Electricity Distribution Company (AEDC) ya ce kudin wutar lantarki zai tashi daga ranar 1 ga watan Yulin 2023, farashin da aka saba sayen lantarki ya daga
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
Za a ji labari Kamfanin BUA ya rubuta takarda bayan barazanar ‘yan majalisar dokokin Kogi na karbe masa fili, BUA yace Gwamnatin Kogi za ta iya karbe filin.
A makon nan ne muka ji Dangote Yayi bayani filla-filla a kan hanyar da aka bi wajen sayen fili da kamfanin simintin Obajana da ake rigima da gwamnati a kai.
Ana kukan babu kudi, ‘yan kwangila da rikici sun jawowa yin Najeriya asarar Naira Tirilyan 7. Akwai kamfanonin da suke karar Gwamnatin tarayya a kan kwangila.
Kamfanin Ajaokuta
Samu kari