
Ahmed Makarfi







Jam'iyyar PDP a Kano ta yi kira ga hukumar zabe ta kasa (INEC) da ta bayyana sakamakon zaben kujerar gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar muddin ana bukatar zaman lafiya a jihar. Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Kano, Dakta Rab

Jam’iyyar APC da ludayinta ke kan dawo ta tsayar da Gwamna Nasir Ahmad El-Rufai domin ya zarce tare da cigaba da yin dare dare akan madadan iko, yayin da PDP ta tsayar da tsohon dan majalisa, Alhaji Isa Ashiru don ya kwace mulki d

Jam'iyyar PDP ta nada wasu jiga-jigan 'ya'yanta hudu a matsayin masu bayar da shawara ga dan takarar shugaban kasar ta, Atiku Abubakar. Wadanda aka nada sun hada da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido; Kakakin Majalisar wakil

Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Sanata Ahmed Makarfi sun amince za su yiwa jam'iyyar PDP ta dan takarar shugabancin kasar jam'iyyar, Alhaji Atiku Abubakar domin ganin ya lashe zaben 201

Da sanadin shafin jaridar Daily Trust mun samu cewa, tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Sanata Ahmed Makarfi, ya bayyana cewa ya kasance dan takara mafi shakka ga jam'iyyar APC cikin dukkanin 'yan takara na jam'iyyar PDP.

Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa kuma manemin takarar kujerar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar, Sanata Ahmed Makarfi, ya musanta zargin cewa 'yan Arewa na da fargaba kan sauya fasalin kasar nan da yi ma ta garambawul.
Ahmed Makarfi
Samu kari