
Jami'ar Ahmadu Bello







Daya daga cikin iyayen daliban jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria, jihar Kaduna, da masu garkuwa da mutane su ka sace a makon da ya gabata, yace wadanda su saceta.

Shin kana ko kina da burin shiga jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria, a matsayin dalibin digiri ko na gaba da haka? Shin kana ko kina daga cikin daliban da suka...

Tsohon Minista Richard Akinjide ya bar Duniya ya na da shekaru 88 dazu nan. Akinjide ya rike Minista tsakanin 1960 zuwa 1970, ‘Diyarsa ma ta taba yin Minista.

Hukumar gudanarwa ta jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria a ranar Laraba za ta sanar da wanda zai zamo sabon shugaban jami'ar. Bayan kammala tattaunawa da dukkan masu neman kujerar, hukumar gudanarwar na dubawa tare da tantancewa kuma

Mun kawo maku labarin yadda aka kashe Firimiyan Arewa Sardauna a faron Watan Azumi. Za ku ji takaitaccen tarihin mutuwar shahadar Ahmadu Bello a 1966.

Babban Alkalin Alkalan Najeriya, mai sharia Ibrahim Tanko Muhammad ya nemi a gudanar da gyaran fuska ga kundin tsarin mulkin Najeriya ta yadda zai kunshi tanade tanaden shari’ar Musulunci a cikinsa.
Jami'ar Ahmadu Bello
Samu kari