
Majalisar dokokin tarayya







Kawunan jiga-jigan APC ya rabu kan kokarin da ake na tsayar da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan a matsayin dan takarar shugaban kasa na yarjejeniya.

Mutane da dama masu rike da mukamai suna yin alkawurran da ba za su iya cika wa ba yayin yakin neman zabe saboda kawai suna son su ci zabe, a cewar wani dan maj

Tsohon shugaban majalisar wakilan tarayyan Najeriya ya ayyana shiga tseren takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar jam'iyyar APC a babban zaɓen 2023 dake tafe.

Majalisar dattawa ta karbi wasikar nuna sha'awar tsayawa takarar shugaban kasa daga jigon APC, kuma sanata mai wakiltar Ogun ta tsakiya Ibikunle Amosun a 2023.

A yau ne dai kotu ta yanke hukuncin kwace kujerar tsohon kakakin majalisar wakilai Yakubu Dogara. Hakan ya biyu bayan sauya sheka da ya yi daga PDP zuwa APC.

A karon farko dai 'yan Najeriya sun ga kalar abincin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kawo wa mutanen da suka halarci liyafar buda baki da ya shirya a Abuja
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari