Majalisar dokokin tarayya
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi kira ga shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da ya yi murabus daga mukaminsa yayin da ta goyi bayan Sanata Abdul Ningi.
Majalisar wakilai ta gayyaci Dangote, Bua da sauran kamfanonin siminti a Najeriya don tattauna wa kan tsadar siminti a kasar. Hon. Gbefwi ya gabatar da bukatar hakan
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon kasafin kuɗin birnin tarayya Abuja ga majalisar wakilan tarayya, ya buƙaci ta hanzarta amincewa da shi.
Majalisar dokokin jihar Edo ta bayyana cewa zata canza hanyar miƙa sanarwar tsigewa ga Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo bayan ya yi gardama a farko.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya taya musulmai murnar zuwan watan Ramadan. Ya kuma bukaci 'yan Najeriya da su sanya kasar nan cikin addu'a.
Ana zargin an yi wani cushe a majalisar dattawa a kasafin kudin shekarar nan. Akwai wani kasafin kudin da aka amince da shi da ‘yan Najeriya ba su sani ba
'Yan majalisar wakilai sun yi Allah wadai da nuna takaici kan sace mata sama da 300 da aka yi a jihar Borno. Sun bukaci jami'an tsaro su gaggauta ceto su.
Majalisar Wakilai ta umurci kwamitinta kan kidayar jama'a da ya gudanar da bincike kan yadda aka kashe N200b a shirin kidayar shekarar 2023 da aka dakatar.
Majalisar jihar ta lissafo laifukan da mataimakin gwamna, Philip Shaibu ya yi yayin da ake shirin tsige shi wanda aka fara a jiya Laraba 6 ga watan Maris a jihar.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari