
Super Eagles







Super Eagles, wacce a yanzu take matsayi na 33 a duniya kuma ta uku a Afirka, ta kasance ta 36 a duniya kana ta biyar a cikin watan da ya gabata, inji FIFA.

Alhaji Aminu Balele Kurfi ya soki ‘yan Najeriya da suka daura alhakin faduwar Eagles kan Shugaba Buhari, ya ce kawai suna kai hare-haren wuce gona da iri ne.

Kocin rikon kwarya na Super Eagles, Augustine Eguavoen ya bayyana cewa ba ayi alkalanci mai kyau a wasan na su da Tunisiya ba, hakan ya jawo aka fitar da su.

Yan kwallon Najeriya Super Eagles zasu buga wasarsu na kifa daya kwala a gasar kofin nahiyar Afrika tare da yan kwallon kasar Tunisiya. Za'a fara buga wannan wa

Yayinda ake shirin buga wasar kifa daya kwala na gasar kofin nahiyar Afrika (AFCON) tsakanin Najeriya da Tunisiya ranar Lahadi, da alamun yan adawan Najeriya.

Yan kwallon Najeriya Super Eagles suna fara buga wasarsu na uku a gasar kofin nahiyar Afrika tare da yan kwallon kasar Guinea Bissau. Ana buga wannan wasa ne a
Super Eagles
Samu kari