NECO
Hukumar shirya jarabawa ta ƙasa NECO ta sanar da sakin sakamakon jarabawa gama sakandire da aka gudanawa a wannan shekarar 2022, inji Farfesa Dantani Wushishi.
Jihar Legas - Rajistaren Hukumar Shirya Jarrabawa ta Kasa (NECO), Farfesa Ibrahim Wushishi, ya yi alkawarin cewa za a fitar da sakamakon Jarrabawar Sakandare
Hukumar shirya jarabawar fita daga sakandire ta ƙasa, NECO, ta ce tun farko ba ta tsara gudanar da jarabawa ranar 9 ga watan Yuli ba saboda zuwan babbar Sallah.
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
NECO ta na bin Gwamnatin jihar Kano bashin da ya kai Naira biliyan 1.5. A dalilin wannan tulin bashi, NECO ta ke neman hana daliban makarantun jihar jarrabawa.
A kalla dalibai 15 ne suka ci maki 01 kacal a yayin da hukumar shirya jarrabawa da Najeriya, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar shiga karamar ajin sakandare
Farfesa Babagana Umara Zulum, Gwamnan Jihar Borno ya yi alkawarin yin iyakar iyawarsa wurin mayar sa jarabawar NECO dole ga makarantun jiharsa, Daily Trust ta r
Yan Najeriya da dama sun tofa albarkacin bakin su kan wani matashi da ya yi bajintar fita da sakamako mai daraja ta farko a jami'ar UI bayan samun F9 a NECO.
Hukumar shirya jarabawan kammala sakandire NECO ta ki sakin sakamakon jarabawan dalibai 80,000 a jihar Kano saboda bashin naira miliyan N500m da take bin jihar.
NECO
Samu kari