Aminu Waziri Tambuwal
Kotun Daukaka Kara ta saka yau Asabar a matsayin ranar raba gardama a shari'ar zaben Sanata Aminu Tambuwal da kuma Aliyu Wamakko duk a cikin jihar Sokoto.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun jiha da na tarayya ta tabbatar da nasarar Aminu Waziri Tambuwal a zaben Sanatan jihar Sakkwato ta kudu.
Sakataren tsare-tsare na jam'iyyar PDP ta ƙasa, Umar Bature, ya bayyana cewa ya maida motar Taraktan da ya ɗauka haya daga tsohuwar gwamnatin Aminu Tambuwal.
Tsoffin gwamnoni, Adams Oshiomhole, Aminu Tambuwal da tsohon shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan suna cikin wadanda aka nada shugabannin kwamitocin majalisa.
An bayyana sunayen Godswill Akpabio, Aminu Tambuwal, Alu da wasu sanatoci guda 10 da har yanzu ke karbar kudin fansho matsayin tsoffin gwamnoni daga jihohinsu.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto, ya kafa wani kwamiti da zai binciki wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin baya ta Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ta gudanar.
Wata kungiya da ake kira 'Concerned PDP League' (CPDPL), ta ce ba za ta bai wa Aminu Tambuwal goyon bayanta ba wajen zama shugaban marasa rinjaye na Majalisar.
Rayuwar Lauyoyi da shaidun jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Sokoto su na fuskantar barazana. Sa’idu Umar na shari’ar da Ahmad Aliyu, Jam’iyyar APC a kan zaben 2023
Gwamnan jihar Sokoto, Dr Ahmed Aliyu, ya soke naɗin masu riƙe da sarautun gargajiya 14 da tsohon gwamnan Tambuwal ya yi a jihar. Ya kuma kori sakatarori 23.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari