Adams Oshiomole
Majalisa ta bankado yadda Minista ta ware N1bn domin taro da za ayi a kasar waje. Yadda Ministar kasuwanci ta ware N1bn a kasafin kudin 2024 bai yi masu dadi ba.
Tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Adams Oshiomole, ya bukaci NLC ta tabbatar an biya ma'aikata karin albashin N35,000.
Majalisar Dattawa ta bukaci Shugaba Tinubu da ya dakatar da tura kudaden kananan hukumomin da babu zababbun shugabanni a jihohi 16 da ke fadin kasar.
A yanzu mataimakin gwamnan Edo da mai gidansa sun samu sabani, da aka yi hira da shi, Philip Shaibu ya fadi daga inda matsalar ta fito hara bin ya bata tafiyar PDP.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a kwanakin nan na shan suka bayan jinginar da rubabbiyar gwamnati ga Bola Tinubu musamman bangaren tattalin arziki.
Tsohon shugaban Kungiyar NLC, Adams Oshiomole ya soki tsarin kungiyar a yanzu yayin da suka mayar da kungiyar ta siyasa tare da fatali da bukatar ma'aikata.
Ya na da wahala dan siyasa ya daga hannun yaronsa ya ba shi mulki ba tare da an samu matsala a tsakaninsu ba, a yau, Fubara da Wike daga Ribas sun shiga wannan layi.
Monica Alimikhena, matar tsohon sanatan Edo ta Arewa, Sanata Francis Alimikhena ta yi bankwana da duniya. Marigayiyar an sanar da rasuwarta ne a ranar Juma'a.
Abdullahi Umar Ganduje, shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya gana da Kwamared Adams Oshiomhole, tsohon shugaban APC na kasa a birnin tarayya.
Adams Oshiomole
Samu kari