
Mudathir Ishaq







A ranar Juma'a, mai alfarma sarkin Musulmi, ALha Abubuakar Sa'ad ya sanarwa daukacin al'ummar Musulmin Najeriya rashin ganin watar Shawwal na shekarar 1441AH.

Makonni bakwai da suka gabata, shugaba Muhammadu Buhari ya sanya dokar hana fita a birnin tarayya Abuja, jihar Legas da na Ogun domin takaita yaduwar COVID19.

Tituna babu jama'a! Masallatai babu kowa! Kasashe ba mutane! Ka yi tunanin yadda yan gudun Hijra ke rayuwa cikin watan Ramadana kowani shekara. A duba a taimaka

Tsohon aminin shugaba Muhammadu Buhari, Buba Galadima, ya ce shawara aka baiwa tsohon shugaban kasan mulkin soja, Sani Abacha, ya boye makudan kudade a waje.

Zabi bada raja'i wannan Ramadanan. Zabi Soyayya da Kyauta ga mabukata. Zabi tunanin irin yadda gudunmuwarka zai taimakawa iyalan yan gudun Hijra da ke fama.

Kiraye-kiraye sun fara yawa game da bukatar a janye dokar dākatar da sallar Jumu’ah da sallolin farilla cikin jam’i saboda ba da dama da gwamnatoci suka yi.
Mudathir Ishaq
Load more