Ahmad Yusuf
Author's articles
Gwamna Mai Mala Buni ya amince da kashe Naira miliyan 100 na ciyar da marasa galihu abinci a kowane rana har karshen watan azumin Ramadan a jihar Yobe.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta wallafa jerin sunayen dakarun sojojin da wasu matada suka kashe a kauyen Okuama, karamar hukumar Ughelli a jihar Delta.
Babban bankin Najeriya CBN ya kori daraktoci 7, kuma bayanai sun nuna ana shirin sake sallamar wasu ƙarin daraktoci 12 daga aiki, lamarin ya haifar da kace-nace.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tattauna da ɗan takarar gwamnan jihar Edo a zaben 2024, Okpebholo da abokin takararsa a fadar shugaban kasa.
Ambasada Rawhide Bawa, jakadan kasar Ghana a Najeriya ya rasu yana da shekaru 65 a duniya a birnin tarayya Abuja, an tafi da gawarsa zuwa gida domin jana'iza.
Kungiyar dattawan Arewacin Najeriya ta goyi bayan yunkurin Sheikh Ahmad Gumi na ceto daliban makarantar da aka sace a Kaduna ta hanyar tattaunawa.
Dakarun ƴan sanda sun damƙe wata mace da ake zargin ta yi garkuwa da kanta da kuma wasu mutane sama da 50 bisa zargin aikata manyan laifuka a Akwa Ibom.
Jarumin Kannywood, Sarki Ali Nuhu, ya bayyana aniyarsa ta kawo sauyi na zamani a ɓangaren shirye fina-finan Najeriya na kudu da na Arewa domin a goga da su.
Tsohon mai magana da yawun rusasshen kwamitin kamfen Atiku/Okowa na PDP, Daniel Bwala ya ce saida Najeriya sannan ƴan siyasa za su sanu fagen fafatawa.
Ahmad Yusuf
Samu kari