Da duminsa: Sabbin mutum 176 sun sake harbuwa da korona a Najeriya
Alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC), na ranar 9 ga watan Satumban 2020, ya bayyana cewa sabbin mutum 176 sun sake harbuwa da cutar korona a Najeriya.
FCT-40
Lagos-34
Plateau-26
Enugu-14
Delta-12
Ogun-12
Ondo-9
Oyo-8
Ekiti-6
Ebonyi-4
Adamawa-2
Nasarawa-2
Kwara-2
Rivers-2
Edo-1
Osun-1
Bauchi-1
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng
Tags: