Da duminsa: Sabbin mutum 239 sun sake kamuwa da korona a Najeriya
Alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC), na ranar Talata, 1 ga watan Satumban 2020 sun bayyana cewa sabbin mutum 239 sun sake harbuwa da cutar korona a Najeriya.
Plateau-116
FCT-33
Lagos-19
Ekiti-12
Kaduna-11
Ogun-11
Ebonyi-8
Benue-7
Abia-5
Delta-5
Ondo-4
Edo-3
Imo-2
Osun-2
Bauchi-1
Jimillar masu cutar sun kai 54,247 a Najeriya. An sallami mutum 42,010 bayan jinyar da suka sha a sakamakon cutar. Mutum 1023 sun rasu sakamakon fama da cutar.
KU KARANTA: Sarki Aminu Ado-Bayero ya sake kai wa wani babban basarake ziyara (Hotuna)
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng