Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 322 sun sake harbuwa da korona

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 322 sun sake harbuwa da korona

Alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC), na ranar 23 ga watan Augustan 2020, ya nuna cewa sabbin mutum 322 sun sake kamuwa da cutar korona a Najeriya.

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Khalid avatar

Aisha Khalid (Hausa editor) Aisha Khalid marubuciyar jaridar Legit.ng ce mai fatan shahara. Ta samu digirinta na farko a jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria a shekarar 2018. Ta kwashe shekaru tana rubutu a fannonin siyasa, nishadi, tsegumi da sauransu. Za a iya tuntubar ta a adireshin email din ta kamar haka: aisha.khaleed@corp.legit.ng