Yanzu-yanzu: Mutum 298 sun sake kamuwa sa korona, Filato da Kaduna a kan gaba
Alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC), na ranar Lahadi, 16 ga watan Augustan 2020, ya bayyana cewa sabbin mutum 298 ne suka kamu da korona a Najeriya.
Plateau-108
Kaduna-49
Lagos-47
Ogun-18
Osun-17
FCT-15
Ondo-14
Edo-8
Oyo-6
Akwa Ibom-4
Cross River-4
Borno-3
Ekiti-2
Bauchi-1
Kano-1
Rivers-1
Jimillar masu cutar a Najeriya sun kai 49,068, an sallama 36,497 bayan warkewa da suka yi daga cutar amma 975 sun riga mu gidan gaskiya sakamakon fama da suka yi da cutar.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng