Yanzu: Buhari ya shiga ganawa da gwamnonin Arewa maso Gabas da hafsoshin tsaro

Yanzu: Buhari ya shiga ganawa da gwamnonin Arewa maso Gabas da hafsoshin tsaro

Rahotannin da muke samu na nuni da cewa, Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, ya shiga ganawa da gwamnoni shida na jihohin Arewa maso Gabas.

A cewar wakilin gidan talabijin Channels TV, gaba daya hafsoshin tsaro tare da sifeta janar na rundunar 'yan sanda na cikin mahalarta taron.

Taron na gudana ne bayan da gwamnonin a makon da ya wuce suka zabi gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, a matsayin shugaban kungiyar gwamnonin shiyyar.

KARANTA WANNAN: Direbobin tankar man fetur sun shiga yajin aiki

Yanzu: Buhari ya shiga ganawa da gwamnonin Arewa maso Gabas da hafsoshin tsaro
Yanzu: Buhari ya shiga ganawa da gwamnonin Arewa maso Gabas da hafsoshin tsaro
Asali: Facebook

Gwamnonin sun sha alwashin yin hadaka don kawo karshen Boko Haram, sun kuma bukaci gwamnati ta karawa rundunar tsaro makamai da kayan yaki.

Cikakken labarin yanzu zuwa...

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng