Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 437 sun harbu da korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 437 sun harbu da korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar kula da cututtuka masu yaduwa (NCDC) na ranar 9 ga watan Augustan 2020 ta bayyana, sabbin mutum 437 sun sake harbuwa da cutar korona a fadin Najeriya.

Lagos-107

FCT-91

Plateau-81

Kaduna-32

Ogun-30

Kwara-24

Ebonyi-19

Ekiti-17

Oyo-8

Borno-6

Edo-6

Kano-4

Nasarawa-3

Osun-3

Taraba-3

Gombe-2

Bauchi-1

Jimillar wadanda suka kamu da cutar a Najeriya sun kai 46577, mutum 33186 sun warke garau bayan jinyar da suka sha inda 945 suka riga mu gidan gaskiya sakamakon cutar.

Asali: Legit.ng

Online view pixel