Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)

Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)

Manyan bama-bamami biyu sun rikita babbar birnin Lebanon, Beirut ranar Talata, 4 ga Agusta, inda dimbin mutane suka rasa rayukansu kuma da dama sun jikkata.

Har yanzu dai ba'a san takamammen abinda ya sabban wannan tashin bam din ba amma bidiyoyin a kafafen sada zumunta sun nuna cewa yadda bama-baman suka tashi suna ruguz gidaje.

Wani rahoton BBC ya bayyana cewa shugaban harkokin tsaron cikin gidan kasar ya ce Bama-baman sun tashi ne a unguwar da akayi ajiyar kaya masiu iya tashin Bam.

Tuni dai Firam Ministan kasar, Hasan Diab, ya alanta ranar Laraba matsayin ranar makoki.

Hotuna:

Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Asali: Twitter

Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Asali: Facebook

Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Asali: Facebook

Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Yanzu-yanzu: Manyan Bama-bamai biyu sun rikita Beirut, babbar birnin Lebanon (Hotuna da bidiyo)
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng