Da duminsa: Masu korona a Najeriya sun kai 43,841

Da duminsa: Masu korona a Najeriya sun kai 43,841

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa na ranar 2 ga watan Augustan 2020 ya bayyana, sabbin mutum 304 sun sake kamuwa da cutar korona a Najeriya.

Lagos-81

FCT-39

Abia-31

Kaduna-24

Rivers-23

Plateau-16

Cross River-13

Ebonyi-12

Ondo-12

Ekiti-11

Edo-11

Benue-10

Nasarawa-10

Ogun-6

Gombe-5

Jimillar masu cutar ta kai 43,841 a fadin kasar nan. Mutum 20,308 ne suka warke garas daga jinyar cutar yayin da mutum 808 suka riga mu gidan gaskiya.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng