Da duminsa: Masu korona a Najeriya sun kai 43,841
Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa na ranar 2 ga watan Augustan 2020 ya bayyana, sabbin mutum 304 sun sake kamuwa da cutar korona a Najeriya.
Lagos-81
FCT-39
Abia-31
Kaduna-24
Rivers-23
Plateau-16
Cross River-13
Ebonyi-12
Ondo-12
Ekiti-11
Edo-11
Benue-10
Nasarawa-10
Ogun-6
Gombe-5
Jimillar masu cutar ta kai 43,841 a fadin kasar nan. Mutum 20,308 ne suka warke garas daga jinyar cutar yayin da mutum 808 suka riga mu gidan gaskiya.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng