Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci

Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci

Daga karshe, Gwamnatin jihar Legas ta sanar da cewa za'a bude bude Masallatai da majami'u a fadin jihar ranar 7 ga Agusta, 2020 bayan kwashe watanni hudu a kulle.

Gwamnan jihar Babjide Sanwoolu, da kansa ya sanar da hakan a hirarsa da manema labarai yau Asabar.

Amma yace kashi 50% na mutane kadai aka amince su yi ibada lokaci gida.

Ku saurari cikakken rahoton....

Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci
Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci
Asali: Twitter

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng