Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci

Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci

Daga karshe, Gwamnatin jihar Legas ta sanar da cewa za'a bude bude Masallatai da majami'u a fadin jihar ranar 7 ga Agusta, 2020 bayan kwashe watanni hudu a kulle.

Gwamnan jihar Babjide Sanwoolu, da kansa ya sanar da hakan a hirarsa da manema labarai yau Asabar.

Amma yace kashi 50% na mutane kadai aka amince su yi ibada lokaci gida.

Ku saurari cikakken rahoton....

Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci
Yanzu-yanzu: Gwamnatin jihar Legas ta sanar da ranar bude Masallatai da Coci-coci
Asali: Twitter

Asali: Legit.ng

Online view pixel