Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 556 sun sake harbuwa da korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 556 sun sake harbuwa da korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa (NCDC), ya bayyana na ranar Lahadi, 19 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 556 sun sake kamuwa da korona a Najeriya.

Ga bayani daki-daki, jiha bayan jiha.

Edo-104

Lagos-97

FCT-70

Benue-66

Oyo-61

Kaduna-38

Plateau-28

Osun-19

Akwa Ibom-14

Rivers-13

Katsina-13

Ondo-13

Ogun-6

Kano-5

Nasarawa-4

Gombe-2

Ekiti-2

Borno-1

Jimillar masu cutar a Najeriya ya kai 36,663. Mutum 15,105 ne suka warke sarai daga cutar bayan kammala jinya yayin da mutum 789 suka riga mu gidan gaskiya.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng