Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 556 sun sake harbuwa da korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 556 sun sake harbuwa da korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cutuka masu yaduwa (NCDC), ya bayyana na ranar Lahadi, 19 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 556 sun sake kamuwa da korona a Najeriya.

Ga bayani daki-daki, jiha bayan jiha.

Edo-104

Lagos-97

FCT-70

Benue-66

Oyo-61

Kaduna-38

Plateau-28

Osun-19

Akwa Ibom-14

Rivers-13

Katsina-13

Ondo-13

Ogun-6

Kano-5

Nasarawa-4

Gombe-2

Ekiti-2

Borno-1

Jimillar masu cutar a Najeriya ya kai 36,663. Mutum 15,105 ne suka warke sarai daga cutar bayan kammala jinya yayin da mutum 789 suka riga mu gidan gaskiya.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel