Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida

Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasar Najeriya a zamanin mulkin soja, Ibrahim Babangida, a gidansa da ke hiltop a Minna, jihar Neja.

Gwamna Bala Mohammed ya kai wannan ziyarar ne a ranar 18 ga watan Yulin 2020, wanda ya yi daidai da ranar Asabar da ta gabata.

Babangida tsohon hafsin sojan Najeriya ne mai shekaru 78 a duniya. Ya mulki kasar nan daga 1985 zuwa 1993 kafin ya yi murabus.

Ga hotunansa tare da Gwamna Bala Mohammed:

Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida
Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida. Hoto daga shafin Linda Ikeji
Asali: Twitter

Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida
Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida. Hoto daga shafin Linda Ikeji
Asali: Facebook

KU KARANTA: Yadda maza 10 suka yi gwajin 'gwaninta' a kaina - Matashiya mai shekaru 19

Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida
Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida. Hoto daga shafin Linda Ikeji
Asali: Twitter

Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida
Duniya labari: Duba hotunan tsohon shugaban Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida. Hoto daga shafin Linda Ikeji
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng