Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 595 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 595 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 595 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:53 na daren ranar Alhamis 16 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 595 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Lagos-156

Ondo-95

Rivers-53

Abia-43

Oyo-38

Enugu-29

Edo-24

FCT-23

Kaduna-20

Akwa Ibom-17

Anambra-17

Osun-17

Ogun-14

Kano-13

Imo-11

Delta-6

Ekiti-5

Gombe-4

Plateau-4

Cross River-2

Adamawa-1

Bauchi-1

Jigawa-1

Yobe-1

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng