Da duminsa: Hukumar majalisar dattawa na tuhumar magatakardanta
Hukumar majalisar dattawan Najeriya ta bada takardar tuhuma ga magatakardanta, Mohammed Sani-Omolori, a kan kin yi murabus da yayi, jaridar The Cable ta wallafa.
Hukumar ta amince da ritayar Sani-Omolori saboda ya kwashe shekaru 35 yana aiki amma sai magatakardan ya ki amincewa.
Ya ce majalisar dattawan karo ta takwas ta amince da tsawaita wa'adin aikinsa har zuwa shekaru biyar.
Karin bayani na nan tafe...
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng