Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 463 sun sake harbuwa da korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 463 sun sake harbuwa da korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa ta bayyana a ranar 14 ga watan Yullin 2020, sabbin mutum 463 sun sake harbuwa da cutar korona.

Lagos-128

Kwara-92

Enugu-39

Delta-33

Edo-29

Plateau-28

Kaduna-23

Oyo-15

Ogun-14

Osun-14

FCT-12

Ondo-9

Rivers-9

Abia-8

Bayelsa-5

Ekiti-3

Borno-2

Jimillar wadanda suka kamu da cutar sun kai 33,616 a Najeriya. An sallama 13,792 bayan warkewa garas daga jinyar cutar. Mutum 754 sun riga mu gidan gaskiya.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng