Da duminsa: Korona ta kara harbin yan Najeriya 571 yau

Da duminsa: Korona ta kara harbin yan Najeriya 571 yau

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 571 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11.40 na daren ranar Lahadi 12 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 571 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Lagos-152

Ebonyi-108

Edo-53

Ondo-46

FCT-38

Oyo-20

Kwara-19

Plateau-17

Osun-14

Bayelsa-14

Ekiti-14

Katsina-14

Akwa Ibom-11

Kaduna-11

Rivers-11

Niger-10

Ogun-7

Kano-6

Cross River-4

Bauchi-2

Jimillan wadanda suka kanu 32,558

Wadanda suka warke 13,447

Wadanda suka mutu 740

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng