Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 790 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 790 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC) ta bayyana a ranar 1 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 790 sun sake kamuwa da korona.

Delta-166

Lagos-120

Enugu-66

FCT-65

Edo-60

Ogun-43

Kano-41

Kaduna-39

Ondo-33

Rivers-32

Bayelsa-29

Katsina-21

Imo-20

Kwara-18

Oyo-11

Abia-10

Benue-6

Gombe-4

Yobe-2

Bauchi-2

Kebbi-2

A halin yanzu, jimillar masu cutar a fadin kasar nan sun kai 26,484. An sallama mutum 10,152 bayan warkewa da suka yi daga jinyar cutar. Mutum 603 sun riga mu gidan gaskiya.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng