Yanzu-yanzu: Sabbin mutum 790 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC) ta bayyana a ranar 1 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 790 sun sake kamuwa da korona.
Delta-166
Lagos-120
Enugu-66
FCT-65
Edo-60
Ogun-43
Kano-41
Kaduna-39
Ondo-33
Rivers-32
Bayelsa-29
Katsina-21
Imo-20
Kwara-18
Oyo-11
Abia-10
Benue-6
Gombe-4
Yobe-2
Bauchi-2
Kebbi-2
A halin yanzu, jimillar masu cutar a fadin kasar nan sun kai 26,484. An sallama mutum 10,152 bayan warkewa da suka yi daga jinyar cutar. Mutum 603 sun riga mu gidan gaskiya.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng