Yanzu-yanzu: Bayan sayen fam, Obaseki ya dira hedkwatar PDP domin a tantanceshi

Yanzu-yanzu: Bayan sayen fam, Obaseki ya dira hedkwatar PDP domin a tantanceshi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya dira hedkwatan uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP dake Abuja domin tantanceshi matsayin dan takaran kujeran gwamna karkashin lemanta.

Bayan komawarsa jam'iyyar PDP ranar Juma'a, shugabannin jam'iyyar sun daga ranar rufe tantancewar yan takaran zaben Edo.

Gabanin yanzu, kwamitin tantancewar ta tantance yan takara uku; Gideon Ikhine, Ogbeide Ihama da Kenneth Imansuangbon.

Ku saurari cikakken rahoton..

Yanzu-yanzu: Bayan sayen fam, Obaseki ya dira hedkwatar PDP domin a tantanceshi
Obaseki
Asali: Twitter

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng