Ba a ga wata ba a Najeriya, Idi sai ranar Lahadi –Sarkin Musulmi

Ba a ga wata ba a Najeriya, Idi sai ranar Lahadi –Sarkin Musulmi

Majalisar Koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya, NSCIA, ta sanar cewa za a cigaba da azumi a ranar Asabar.

Kwamitin duban wata ta NSCIA ta ce ba a ga wata ba a kasar saboda haka za a cigaba da azumi a ranar Jumaa.

Ta ce za a gudanar da azumi talatin a bana ba kamar yadda wasu musulmi suka fara shirin yin Idi a ranar Asabar ba.

Da ta ke sanar da sakamakon neman watar a ranar Jumaa, ta sanar da cewa "Ba a ga jaririyar watar Shawwal ba a Najeriya, gobe 30 ga watan Ramadan. Za a fitar da sanarwar daga ofishin sarkin musulmi nan ba da dadewa ba."

Ba a ga wata ba a Najeriya, Idi sai ranar Lahadi –Sarkin Musulmi
Ba a ga wata ba a Najeriya, Idi sai ranar Lahadi –Sarkin Musulmi. Hoto daga NSCIA
Asali: UGC

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164