Yanzu-yanzu: Gobara ta lashe shaguna 20 a jihar Kaduna

Yanzu-yanzu: Gobara ta lashe shaguna 20 a jihar Kaduna

Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa ana gobara yanzu haka a cikin garin jihar Kaduna.

Channels TV ta bayyana cewa kimanin shaguna 20 sun ci wuta hade da wani shagon sayar da magunguna.

Wutan ta fara ci ne tun misalin karfe 7 a titin Constitution road yau Laraba kuma ba'a san abinda ya sabbaba ba.

Ku saurari cikakken rahoton....

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng