Yanzu-yanzu: Gobara ta lashe shaguna 20 a jihar Kaduna

Yanzu-yanzu: Gobara ta lashe shaguna 20 a jihar Kaduna

Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa ana gobara yanzu haka a cikin garin jihar Kaduna.

Channels TV ta bayyana cewa kimanin shaguna 20 sun ci wuta hade da wani shagon sayar da magunguna.

Wutan ta fara ci ne tun misalin karfe 7 a titin Constitution road yau Laraba kuma ba'a san abinda ya sabbaba ba.

Ku saurari cikakken rahoton....

Asali: Legit.ng

Online view pixel