Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta kashe dan majalisar dokokin jihar Borno

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta kashe dan majalisar dokokin jihar Borno

Inna lillahi wa inna ilaihi Raji'un! Allah ya yiwa dan majalisar dokokin jihar Borno mai wakiltar mazabar Nganzai, Hanarabul, Wakil Bukar Lawan, rasuwa, Humangle ta ruwaito.

Dan majalisar ya cika ne a ranar Talata, bayan fama da cutar Coronavirus a asibitin koyarwan jami'ar Maiduguri UNIMAID.

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta kashe dan majalisar dokokin jihar Borno
Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta kashe dan majalisar dokokin jihar Borno
Asali: Facebook

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng